Connect with us

Labaran Najeriya

Manyan Labarai daga Jaridun Najeriya ta Ranar Alhamis 20, ga Watan Shabiyu, a Shakara ta 2018

Published

on

at

Advertisement

Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 20 ga Watan Shabiyu, 2018

1. Shugaba Buhari ya gabatar da kasafin kudin shekara ta 2019 naira Tiriliyan (N8.83tr)

Shugaban kasar Muhammadu Buhari ya gabatar da kasafin kudin 2019 ga Majalisar dattijai da wakilai a majalisar dokoki a ranar Laraba 19, ga Watan Disamba 2018.

Advertisement
Advertisement

Mataimakin Shugaban kasa Yemi Osibanjo da wasu Manyan shugabanan Gwamnati suka bi bayar Shugaban Kasar zuwa wajen gabatar ta Kasafin kudi ta 2019.

Advertisement

2. Rashin aikin yi a Najeriya ya haura ga Miliyan 20

Yawan rashin aikin yi a Nijeriya ya haura daga kashi 18.8 a maraba ta uku cikin shekara ta 2017 zuwa 23.1 ga maraba ta uku na shekarar 2018, in ji hukumar kididdiga ta kasa (NBS).

Advertisement
Advertisement

Kungiyar kididdiga a cikin rahoto da suka gabatar a yau ta ce, yawan masana’antun tattalin arziki ko masu aiki (shekaru 15 zuwa shekaru 64) sun karu daga miliyan 111.1 miliyan a maraba ta Uku, watau Kwata na Uku a shekara 2017 zuwa miliyan 115.5 a kwata na Uku a shekara ta 2018.

Advertisement

3. Yan Majalisa sun yi wa Shugaba Buhari tsuwa a yayin da yake gabatar da kasafin kudi

Yan Majalisar Dinkin Duniya sun aiwatar da wata abin kunya da mammaki a yayin da suka yi wa Shugaba Muhammadu Buhari tsuwa da ihu a lokacin da ya ke gabatar da kasafin kudi ta shekarar 2019 da Majalisa a ranar Laraba.

Advertisement

A yayin da ake yi masa tsuwar, ‘yan majalisa da ke goyon bayan shugaban kasa sun nuna murna su da tabi ga jerin nasarori da tsare-tsaren shekara 2019.

Advertisement
Advertisement

4. Shugaba Buhari ya nuna kulawa ga sabon tsarin makanancin albashi a kasafin 2019

Shugaban kasar Muhammadu Buhari ya bayyana cewa dokar da za ta tabbatar da aiwatar da wannan sabon tsarin albashin ga yan Najeriya zai isa ga majalisar dokoki lokaci kadan da nan.

Advertisement

Shugaban kasar ya tabbatas da wannan ne a yayin da yake gabatar da kimanin kasafin kudi ta shekarar 2019 a gaban taron hadin guiwa na majalisar dokoki a ranar Laraba.

Advertisement

5. Kotun ta tsinke zaben dan takarar Gwamna Kwara na Jam’iyyar APC, Abdulrahman Abdulrazaq

Kotun Koli da ta Ilorin a ranar Laraba ta dakatar da Mista Abdulrahman Abdulrazaq dan takarar Gwamnan Jihar Kwara daga Jam’iyyar APC.

Advertisement
Advertisement

Kwamishinan shari’a T.S Umar, wanda ke jagorantar shari’ar, ya dakatar da Bashiru Omolaja Bolarinwa wanda ya jagoranci Jam’iyyar APC a Jihar Kwara, kuma ya soke dan takarar Jam’iyyar, Alhaji Abdulrahman Abdulrazaq.

Advertisement

Alkalin ya sanya Hon. Kotun Ishola Balogun-Fulani a zaman sabon dan majagoranci na jam’iyyar.

Advertisement

6. Fashewan mabulbulan mai ya lallata gidaje, motoci, da kayayyaki masu daraja a Abule-Egba na Jihar Legas

Wani mummunan kamun wuta ya girgiza garin Abule-Egba a jihar Legas, ta sanadiyar fashewar mabulbulan mai a ranar Laraba, 19 ga Disamba, 2018. ta lalata motoci, gidaje da shaguna da aka kiyasta kudin Naira miliyan da yawa.

Advertisement
Advertisement

An gabatar cewa wannan mumunar abin ya faru ne sanadiyar wasu masu satan mai a yankin.

Advertisement

7. Gwamnatin Tarayya ta bada hutu don bikin Kirsimati da sabuwar shekara

Gwamnatin tarayya ta bada ranar Talata 25, da Laraba 26 Disamba, 2018, da kuma Talata 1 ga watan Janairu 2019 a matsayin Ranar Kiristoci don bikin Kirsimeti, da Bikin Sabuwar Shekara.

Advertisement

Ministan Harkokin kasa, Abdulrahman Bello Dambazau, ya sanar da wannan ne a madadin Gwamnatin Tarayya a cikin wata sanarwar da shugaban Ma’aikatar Harkokin Watsa Labarun kasar, Mohammed Manga ya sanya hannu a ranar Laraba.

Advertisement
Advertisement

8. Jam’iyyar PDP tana zargin sabon shiryi na Shugabanci kasa ke dauke dashi don tsige Saraki

Jam’iyyar PDP ta yi ikirarin cewa akwai wata sabuwar shiri na amfani da ‘yan sanda da yan (DSS) don tsige shugaban majalisar dattijai, Bukola Saraki daga ofishin sa.

Advertisement

An lura da cewa an yi kira da dama ga Saraki don ya yi murabus ko kuma a tsige shi tun lokacin da janye daga tsohon Jam’iyyar sa, APC zuwa Jam’iyyar PDP.

Advertisement

9. Sowore ya kaddamar da BON, NEDG a gaban kotu a kan rashin takarar shugabancin shugaban kasa na 2019

Mista Omoyele Sowore, dan takarar Shugaban kasa na Jam’iyyar  (AAC), a ranar Laraba, ya kai karar Kungiyar (NEDG) zuwa Kotu, da zargin cewa a hana Mataimakin takaransa, Mista Rabiu Rufai zuwa zaman muhawarar da aka gudanar a ranar 14 ga watan Disamba.

Advertisement
Advertisement

Babban mai ba da shawara kan shari’a na jam’iyyar, Mista Inibehe Effiong, tare da Mataimakin Sakatare na Majalisar, Mr Joshua Adeoye, sun gabatar da karar a Kotun Koli ta FCT, Maitama.

Advertisement

10. Buhari ya umarci jami’an tsaro su kamo wadanda suka kashe Badeh

Shugaba Muhammadu Buhari ya nuna bacin ran sa da kissa da aka yi wa tsohon shugaban tsaron kasar, Air Chief Marshal Alex Badeh (Rtd), ya kuma bada umurnin a nemo mutanen da suka aiwata wannan mumunar hali.

Advertisement

 

Advertisement
Advertisement
Advertisement

Samu cikakun labarai a Naija News Hausa

Advertisement