Uncategorized
PDP: Atiku Abubakar zai ziyarci Jihar Imo yau don hidimar neman zabe

Dan takarar Shugaban Kasar Najeriya daga Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar da magoya bayansa za su ziyarci Owerri, Jihar Imo a ranar yau 22 ga watan Janairu, 2019 da za a yi a filin wasan kwallon kafar Sam Okpara nan yankin Owerri.
Dan takaran da ya bukaci ‘yan Najeriya su gafarta masa da matakin da ya dauka na kauracewa zaman muhawarar dan takaran shugaban kasa da aka yi Asabar da ta gabata kamar yadda Naija News Hausa ke da sanin wannan, ya aika a yau a shafin nishadin sa na twitter da cewa zasu ziyarci Jihar Imo don gudanar da na su hidimar neman zaben a Jihar.
Naija News ta ruwaito da cewa a ranar jiya Shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci Jihar Borno da Yobe inda muka sami labarai da cewa mutane cin cika filayen makir don marabtan shugaba. Harma da baya mun samu rahoto da cewa akwai wadanda suka rasa rayukansu sanadiyar hawar kan gini don ganin shugaban, da kuma wadanda suka ji raunuka sanadiyar takewa da aka masu wajen leke-leke.
Alhaji Atiku ya bukaci ‘yan Jam’iyyar da magoya bayansu da fitowa don wannan hidimar da za su yi a yau.
Sakon na shi na kamar haka a shafin twiter;
Plz my brothers in SE let come out in mass an support this man,Biko una.let give him a chance plz.#Atikulatedimostate
— Ejerenwa kingsley (@EjerenwaK) January 22, 2019
Bayan Shugaba Atiku ya yi wannan kirar, wasu magoya bayan shi da Jam’iyyar sun nuna farin cikin su da wannan kuma sun bayyana da cewa suna a shirye don hidimar.
Ka fadin kamar haka:
Am already on my way to Dan Anyiam Stadium Owerri. National Association Of Imo State Students welcomes our Presidential candidate @atiku to owerri. Welcome our leader. #LetsGetNigeriaWorkingAgain #PDPImoRally pic.twitter.com/nAT1i7hdXl
— Dynamic (@comrademichel) January 22, 2019
we wish u good luck 100% atikulated
— PHILIP DANIEL (@PHILIPD03640902) January 22, 2019