Connect with us

Labaran Najeriya

2019: Kali Marabtan da aka yi wa Atiku a Daura, garin shugaba Muhammadu Buhari

Published

on

at

Advertisement

Yau Alhamis 7, ga Watan Fabrairu, 2019, dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci Jihar Katsina don gudanar da hidimar yakin neman zabe.

Advertisement
Advertisement

Muna da sani a Naija News Hausa da cewa shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari mutumin Daura ne, a Jihar Katsina.

Advertisement

Yau, Atiku ya kai ziyara a Daura, jama’ar Jihar sun fito makil don marabtan sa da nuna masa goyon bayan su.

Advertisement
Advertisement

Kalli yada jama’a suka marawa Atiku baya;

Advertisement

Advertisement

Advertisement
Advertisement

Muna da sani a Naija News da cewa Shugaba Muhammadu Buhari na birnin Jalingo a halin yanzu, wajen gudanar da hidimar ralin neman sake zabe.

Advertisement
Advertisement

Rahoton ziyarar zata biyo baya nan kadan….

Advertisement