Labaran Najeriya
2019: Kali Marabtan da aka yi wa Atiku a Daura, garin shugaba Muhammadu Buhari
Advertisement
Yau Alhamis 7, ga Watan Fabrairu, 2019, dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya ziyarci Jihar Katsina don gudanar da hidimar yakin neman zabe.
Advertisement
Advertisement
Muna da sani a Naija News Hausa da cewa shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari mutumin Daura ne, a Jihar Katsina.
Advertisement
Yau, Atiku ya kai ziyara a Daura, jama’ar Jihar sun fito makil don marabtan sa da nuna masa goyon bayan su.
Advertisement
Advertisement
Kalli yada jama’a suka marawa Atiku baya;
Advertisement
HURRICANE ATIKU lands in DAURA, KATSINA STATE… pic.twitter.com/q56V3y5SDT
— Dele Momodu Ovation (@DeleMomodu) February 7, 2019
Advertisement
Advertisement
Advertisement
Muna da sani a Naija News da cewa Shugaba Muhammadu Buhari na birnin Jalingo a halin yanzu, wajen gudanar da hidimar ralin neman sake zabe.
Advertisement
Advertisement
Rahoton ziyarar zata biyo baya nan kadan….
Advertisement
© 2024 Naija News, a division of Polance Media Inc.