Connect with us

Uncategorized

Hukumar INEC ta fara hidimar sanar da sakamakon zabe

Published

on

Hukumar gudanar da zaben kasa a jagorancin Farfesa Mahmood Yakubu, ta fara hidimar sanar da zaben shugaban kasa da ta gidan majalisai kamar yadda suka bayar a jiya da cewa za su sanar da sakamakon zaben yau Litinin misalin karfe 11 na safiya.

Zamu sanar a nan shafin da sakamakon zaben daga bakin shugaban hukumar.

Labarai zasu biyo baya ….