Connect with us

Labaran Najeriya

Shugaba Buhari ya lashe kananan hukumomi 13 a Jihar Neja, kalli rahoton

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar APC ga tseren takaran zaben 2019, shugaba Muhammadu Buhari ya lashe zaben kananan hukumomin Jihar Neja guda goma sha ukku (13).

Wannan shine rahoton hukumar zabe a yayin da aka dakatar da kirgan a misalin karfe 3 na safiyar Litinin. Mun na da tabbaci a Naija News da cewa hukumar ta sanar da sake sanar da sauran rahotannin zabe, musanman sakamako ta karshe ga zaben shugaban kasa misalin karfe 11 na safiyar nan.

Muna kuma da tabbacin cewa sakamakon zaben sauran kananan hukumomin Jihar zai biyo baya kamin wannan lokaci.

Ga sakamakon zaben kananan hukumomin 13 kamar haka:

Munya LGA

APC – 13, 717

PDP – 8,530

Edati LGA

APC – 15,961

PDP – 8,168

Bosso LGA

APC – 29,093

PDP – 9,282

Katcha LGA

APC – 16,107

PDP – 5,668

Gurara

APC – 14,377

PDP – 10,210

Rafi LGA

APC – 31,661

PDP – 7,029

Suleja LGA

APC – 30,401

PDP – 17,806

Tafa LGA

APC – 15,176

PDP – 12,778

Agwara

APC – 8,811

PDP – 5,587

Magama

APC – 22,529

PDP – 10,531

Paikoro LGA

APC – 24,690

PDP – 12,494

Chanchaga LGA

APC – 46,886

PDP – 14,220

Shiroro LGA

APC – 29,213

PDP – 10,215