Connect with us

Labaran Najeriya

Kalli bidiyon yadda Buhari ya sake leken kuri’ar matarsa Aisha a zaben Gwamnoni

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Naija News Hausa ta gano da wat bidiyo inda shugaba Muhammadu Buhari a yau wajen zaben gwamnoni ya kara leken kuri’ar matarsa Aisha, kamar yadda ya yi wajen zaben shugaban kasa da aka yi a baya ranar 23 ga Watan Fabrairun, 2019.

Mun ruwaito ‘yan awowi a baya da cewa shugaban da matarsa sun halarci runfar zaben su a garin Daura missalin karfe 8:00 na safiya sun kuma jefa kuri’ar su ta zaben gwamnoni da gidan majalisar wakilan jiha.

A cikin bidiyon, an gano Buhari da leken matarsa kamar yadda yayi a baya

Kalli bidion;