Gwamna Abubakar ya lashe kujerar Gwamnan Jihar Neja – INEC

Hukumar gudanar da zaben kasa (INEC) ta gabatar da Abubakar Sani Bello, Gwamnan Neja a matsayin mai nasara ga lashe zaben kujerar gwamnan Jihar Neja a zaben ranar Asabar, 9 ga watan Maris da aka yi.

Naija News ta iya gane da cewa Gwamna Bello ya lashe kananan hukumomi 24 daga cikin hukumomi 25 da ke a jihar. Gwamna ya fiye babban dan adawan shi daga jam’iyyar PDP, Alhaji Umar Nasko da kuri’u.

Ga takaitaccen kuri’un wasu kananan hukumomin kamar haka;

Agaie

APC – 19,295

PDP – 16,903

Mashegu

APC – 18,102

PDP – 10,988

Mariga

APC – 17,890

PDP – 13,433

Magama

APC – 20,546

PDP – 17,633

Bargu

APC – 25,111

PDP – 7,206

Suleja

APC – 19,105

PDP – 14,975

Bida

APC – 21,493

PDP – 11,212

Agwara

APC – 11,236

PDP – 5,365

Lapai

APC – 24,724

PDP – 10,599

Shiroro

APC – 28,285

PDP – 16,438

Mokwa

APC – 26,679

PDP – 13,155

Kuri’ar Kontagora a lokacin nan bai bayyana ga kamfanin mu ba amma zamu gabatar da shi a baya inda hakan ya samu. da sauran kananan hukumomi.