Connect with us

Uncategorized

Kalli sakamakon zaben Kujerar Gwamnan Jihar Kaduna, Yadda El-Rufai ya lashe zaben 2019

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Ga sakamakon rahoton zaben kujerar gwamna ta Jihar Kaduna a kasa tsakanin Jam’iyyar APC da Jam’iyyar PDP a zaben ranar Asabar 9 ga watan Maris da aka yi a Jihar.

Bayan jayayya da gwagwarmaya wajen jefa kuri’a da kuma kirgan, har ma ga gabatar da sakamakon zaben Jihar, a karshe dai hukumar gudanar da zaben kasa (INEC), sun kai ga bayyana sakamakon zaben gwamnoni ta Jihar Kaduna.

Ga sakamakon Kananan hukumomin Jihar a kasa kamar yadda aka bayar:

1. KAURA 
APC – 8, 342
PDP – 38, 764

2. MAKARFI 
APC – 34, 956
PDP – 22, 301

3. JABA 
APC – 6, 298
PDP – 22, 976

4. KUDAN
APC – 28, 624
PDP – 22, 022

5. IKARA 
APC – 41, 969
PDP – 22, 553

6. KUBAU 
APC – 67, 182
PDP – 17, 074

7. KAJURU
APC – 10, 229
PDP – 34, 658

8. GIWA
APC – 51, 455
PDP – 19, 834

9. KAURU
APC – 34, 844
PDP – 31, 928

10. KACHIA 
APC – 30, 812
PDP – 51,780

11. SOBA
APC – 55, 046
PDP – 25, 440

12. ZANGON KATAF
APC – 13, 448
PDP – 87, 546

13. SANGA
APC – 20, 806
PDP – 21, 226

14. AREWACIN KADUNA
APC – 97, 243
PDP – 27, 665

15. BIRNIN GWARI 
APC – 32, 292
PDP – 16, 901

16. CHIKUN 
APC – 24, 262
PDP – 86, 261

17. SABON GARI
APC – 57, 655
PDP – 25, 519

18. LERE LG
APC – 71, 056
PDP – 45, 215

19. JEMA’A
APC – 21, 265
PDP – 63, 129

20. KAGARKO
APC – 21, 982
PDP – 26, 643

21. KADUNA SOUTH
APC – 102, 035
PDP – 37, 948

22. IGABI 
APC – 102, 612
PDP – 31, 429

23. ZARIA
APC – 111, 014
PDP – 35, 356

Wannan sakamakon, Kamar yadda aka gabatar ya nuna da cewa cikin kananan hukumomi 23 da ke a Jihar Kaduna, Gwamna Nasir El-Rufai ya lashe zabe a kananan hukumomi 14, dan adawan sa, Isa Ashiru na da hukumomi 9.

A Karshe Naija News Hausa ta samu gane da cewa Nasir El-Rufai ya lashe zaben Jihar Kaduna da kuri 1,045,427. Shi kuma Ashiru na da kuri’u 814,168.

Sakamakon ya nuna da cewa Nasir El-Rufai ya lashe kujerar da kuri’u 213,259 fiye da Ashiru, dan takaran kujerar gwamnan daga jam’iyyar PDP.