Connect with us

Uncategorized

2019: Kalli yadda Hukumar INEC ta bayar da takardan shugabanci ga ‘yan Majalisa

Published

on

at

Advertisement

Hukumar Gudanar da Zaben Kasa (INEC), ta gabatar a baya da cewa zata bayar da takardan komawa ga shugabanci ga ‘yan gidan majalisa a ranar Alhamis. Kamar yadda muka sanar a baya a Naija News Hausa.

Advertisement
Advertisement

A yau Alhamis 14 ga wata Maris 2019, a Abuja, babban birnin tarayya, Hukumar INEC ta bayar da takardan komawa ga kan mulki ga ‘yan majalisun kamar yadda suka sanar a baya.

Advertisement
Advertisement

Kalli bidiyon hidimar a kasa;

Advertisement
Advertisement