Connect with us

Labaran Nishadi

Ummie tayi Hatsarin Mota, ta kuma Mutu a yayin zuwa bautar kasa (NYSC)

Published

on

at

Advertisement

Naija News Hausa ta gano da rahoto wata Yarinya da ta mutu a yayin da take hanyar zuwa wajen hidimar bautan kasa (NYSC) a Jihar Kaduna.
Mun ruwaito a Naija News Hausa ‘yan lokatai da suka gabata da cewa wasu ‘yan hari da makami sun sace Matan wani Lauya a Jihar Nasarawa a lokacin da suke kan hanyar zuwa Keffi don hidimar bautar kasa (NYSC)

Advertisement
Advertisement

Rahoto ya bayar da cewa yarinyar da aka gane sunanta da Agomie Ummie Mimie ta mutu ne sakamakon wata hadarin mota.

Advertisement

Advertisement
Advertisement

 

Advertisement

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisement

 

Advertisement

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisement

 

Advertisement

 

Advertisement

 

Advertisement
Advertisement

Mun gane da wannan rahoton a gidan yada labaran mu a yayin da daya daga cikin abokiyar ‘yar maccen ta bayyana hakan a layin yanar gizon nishadi ta facebook nata a yau Alhamis, 28 ga watan Maris 2019.

Advertisement

Abokiyar da ke da likin sun Xflex, kamar yadda ta sanya a facebook nata, ta bayar da cewa abokiyarta ta mutu ne sakamakon hadarin mota a hanyar Kaduna ranar Laraba, 27 ga watan Maris da ya gabata.

Advertisement

Kalli Sakon a Kasa, kamar Yadda Abokiyar ta bayar a layin facebook;

Advertisement
Advertisement

Naija News Hausa ta gane da cewa Ummie ta gama karatun babban Makarantan Jami’ar ta ne a Makarantar Ahmadu Bello University Zaria, inda ta karanci Yadda Ake Yada Labarai, wanda aka fi sani da (Mass Communication)

Advertisement

 

Advertisement
Advertisement

Karanta wannan kuma: Sheikh Ahmad ya samu Tsira daga hannun ‘yan hari

Advertisement
Advertisement