Labaran Najeriya
Kalli lokacin da Shugaba Muhammadu Buhari ya halarci kasar Jordan
Advertisement
Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Shugaba Muhammadu Buhari zai ziyarci kasar Jordan tare da wasu Manyan shugabannan kasar Najeriya bisa wata gayyata da aka yi wa shugaban.
Advertisement
Advertisement
Bisa sanarwa da aka bayar daga layin yanar gizon Gwamnatin Tarayya, an gabatar da cewa shugaban zai ziyarci kasar ne don wata hidimar tattunawa akan tattalin arzikin kasa da aka gayyace shi don kadamar da wata gabatarwa a wajen taron.
Advertisement
An kuma bayyana da cewa shugaban, bayan sun kamala tattaunawa ta kasar Jordan, zai haura gaba zuwa kasar Dubai don wata ganawa kuma.
Advertisement
Advertisement
Kalli lokacin da shugaban ya halarta daga jirgin sama;
Advertisement
Advertisement
Advertisement
Karanta wannan kuma: Kalli wani Magidanci da ke sana’ar sayar da Fanke
Advertisement
Advertisement
© 2024 Naija News, a division of Polance Media Inc.