Connect with us

Uncategorized

Kannywood: Hadiza Gabon ta sake fada da wata a fagen Kannywood

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Naija News Hausa ta gano wata sabuwar rahoto da cewa daya daga cikin Shahararun ‘yan shirin wasa fim a Kannywood, Hadiza Gabon tayi fada da wata a Kannywood.

Ko da shike ba a gabatar da sanadiyar fadan ba, amma mun samu gane da cewa ba wannan ne farkon Hadiza da yin fada ba a Kannywood. An bayyana da cewa tayi fada da jayayya da Kyakyawa da kuma Shahararar ‘yar shirin fim, Nafisa Abdullahi a kwanakin baya a fagen shirin fim.

Mun gano da wannan labarin ne a gidan yada labarai tamu a wata sakon da kamfanin ‘Kannywood Empire’ ta aika a layin nishadarwa ta Twitter na su, inda suka nemi ra’ayin mutane akan halin Hadiza Gabon.

Kalli sakon a kasa;

Kalli ra’ayi da bayanin mutane game da halin Gabon;

https://twitter.com/hafizdrahmed/status/1115934807966593024