Connect with us

Uncategorized

An saka ‘Yan Mata biyu Jarun wata biyu don Sanya Rigunan da ke nuna Tsirancin Jiki

Published

on

at

Naija News Hausa, Labaran Hausa, Labaran Najeriya, Tsirancin Jiki, Jihar Kaduna, 'Yan Mata da Tsiranci, Hausa News
Advertisement

Wata Kotun Shari’a II da ke a Magajin Gari, a Jihar Kaduna, ta saka wasu ‘yan Mata biyu a Jarun wata biyu akan nuna tsirancin jiki.

Advertisement
Advertisement

Naija News Hausa ta gane da rahoton cewa Kotun a ranar Talata da ta gabata ta saka Farida Taofiq, ‘yar shekara 20 da abokiyar ta Raihana Abbas, a kurkuku da zargin cewa sun fita gari kusan a tsirara da irin kayan da suka sanya a jikunan su.

Advertisement

Farida da Rahaina mazauna ne na shiyar Argungu ta Jihar Kaduna. Sun kuma amince da zargin da aka yi da su na fita kusan a tsirance.

Advertisement
Advertisement

“Ayi mana hankuri, ba zamu sake hakan ba.” inji ‘yan Farida da Rahaina bayan da aka kama su.

Advertisement

Mallam Musa Sa’ad-Goma, Alkalin Kotun ya ba su dama ga kowanen su da biyan naira dubu Ukku (N3,000) kamin a sake su, Ya kuma umarce su da komawa ga Iyalan su.

Advertisement

Bisa bayanin Aliyu Ibrahim, Alkalin da ya karbi karar Rahaina da Farida, ya bayyana ga manema labarai da cewa an kame ‘yan matan biyu ne tun ranar 16 ga watan Afrilu 2019 da ta gabata a hanyar Sabon Gari da kayan da ke nuna tsirancin jiki.

Advertisement
Advertisement

Da aka tambayi ‘yan Matan inda zasu sanye da irin wannan kayan, sun bayyana da cewa lallai zasu je gayar da wata kawar su ne da ta haifu.

Advertisement

Ka tuna mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Hukumar Jami’an Tsaron ‘Yan Sandan Jihar Jigawa sun sanar da gane wani dan Jariri da Maman tayi watsi da shi bayan haifuwa.

Advertisement
Advertisement

Bisa bayanin Jami’an tsaro, an ajiye jaririn ne a cikin wata rijiya da ba a amfani da shi, da ke a wata shiyya na karamar hukumar Kaugama.

Advertisement
Advertisement