Connect with us

Uncategorized

Ramadan! Ramadan!! Ramadan!!! Ga Sanarwan Saudi Arabia game da Watan Ramadan

Published

on

at

Ramadan Kareem
Advertisement

Kotun Koli ta babban birnin Saudi Arabia, a ranar jiya Alhamis, 2 ga watan Mayu 2019 tayi kira ga dukan Musulunman kasa da kula da fitar Wata na Ramadan a maraicen ranar Asabar ta gaba, watau ranar 29 da Shaban, watau a Kalandar Umm Al-Qura, da ya bayyana ranar 4 ga watan Mayu a Kalandar Turai.

Advertisement
Advertisement

Sanarwan kamar yadda Kotun Saudi Arabia ta bayar na kamar haka;

Advertisement

“Duk wanda ya gane da fitar Watan Ramadan ta ganin Idanun sa ko ta Na’ura, ya yi kokarin bayyanar da hakan a duk wata Kotu da ke kusa da shi don yin rajistan tabbacin hakan, ko kuma ya sanar ga hukumomin yankin inda ya ga watar don bada tabbacin ganin watan.”

Advertisement
Advertisement

An kara a sanarwan da cewa idan har ba wanda ya samu ganin Watan Ramadan a ranar Asabar din nan, har ga cikar rana 30 da watan Shaban ke da ita da zai karshe ranar Lahadi, lallai ya kama da cewa za a fara azumi kenan ranar Litini ta gaba, bisa umarnin Annabi (S.A.W).

Advertisement

Naija News na da sanin cewa Watan Ramadan itace wata na Tara ga Kalandar Musulunci da ake gudunar da hidimar Azumi (SAWM) a dukan Duniya don bin umarnin  Quran, kamar yadda aka bayar ga Annabi Muhammad (S.A.W)

Advertisement
Advertisement

KARANTA WANNAN KUMA: Yafi Kyau a Aurar da ‘ya Macce ko ‘Da Namiji da kankanin Shekaru – Akashat Ny’mat

Advertisement
Advertisement