Connect with us

Labaran Najeriya

Shugaba Muhammadu Buhari ya Ziyarci Saudi Arabia don Hidimar Umrah

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00
Naija News Hausa, Labaran Shugaba Muhammadu Buhari, Labaran Najeriya a Yau, Labaran Hausa, Shugabancin Kasar Najeriya

Shugaba Muhammadu Buhari ya karbi gayyatar Sarki Salman Bin Abdulaziz, da ke jagorancin Saudi Arabia da kuma wakilcin Manyan Masallacin Saudi Arabia biyu, don kadamar da hidimar Umrah a kasar.

Naija News Hausa ta gane da tafiyar shugaban ne bisa sanarwan da Bashir Ahmed, mai wakilcin shugaba Buhari wajen sadarwa ya bayar a ranar a yau Alhamis, 16 da Watan Mayu.

Kalli Sanarwan a Kasa a layin Twitter;

Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya aika wata gargadi mai karfin gaske ga Shahararrun ‘yan wasan Kwaikwayo da Ban Dariya na Najeriya, cewa su janye daga yi masa ba’a wajen hidimar su.

“Ku bar yin ba’a da ni, sauran kasashen waje na da tasu matsalar da suke fuskanta a kasar su. Amma ba zaku taba gan suna yin ba’a ga shugabanan su ba” inji Buhari.