Connect with us

Uncategorized

Saudi Arabia ta gabatar da ranar Sallar Eid al-Fitr

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00
Eid Fitr

Hadaddiyar Kasar Saudi ta gabatar da Kwamitin da zasu fita hangen Wata don Sallar Eid

Ministan Shari’ar kasar Saudi Arabia, Sultan bin Saeed Al Badi Al Dhaheri, ya bayyana cewa kwamitin zasu hade a jagorancin sa hade da wasu Manyan Ofisoshi bayan sallar Maghrib ranar Litini, 3 ga watan Yuni, watau rana ta 29 ga watan Ramadani.

Bisa bayaninsa, zasu yi zaman ganawar ne a ranar Litini ta gaba a nan gidan shari’a da ke a birnin Abu Dhabi.

Ministan ya kuma shawarci Alkalan Kotun Shari’a da ke a kasashe da fita neman bayyanar sabon watar, su kuma sanarwa kwamitin inda an gane da watar a ko ta ina.

“Idan ba a gan watar ba a maraicen ranar Litini, Tabas za a ci gaba da azumin Ramadani a ranar Talata. Amma idan har an gane da fitar watar a ranar Litini, lallai ranar Talata, 4 ga watan Yuni ya tabbata, Shawwal 1, watau ranar Sallar Eid Fitr” inji Saeed.

KARANTA WANNAN KUMA; Ka Manta da zancen Gina wa Fulani Gidan Radiyo, Urhobo sun Kalubanlanci Buhari