Connect with us

Labaran Nishadi

#EidAlFitr2019: Barka da Sallah daga Naija News Hausa

Published

on

at

Naija News Hausa, Barka da Salla
Advertisement

Naija News Hausa na Maku Barka da Sallah!

Gaisuwa ta musanman ga masoya da masu lasar labarai a shafin Naija News Hausa, muna mai taya ‘yan uwa Musulumai duka murna da kai ga karshen hidimar Azumin watan Ramadani da aka kamala a ranar jiya Litini, 3 ga watan Yuni 2019, a cikar rana 29 ga Ramadan.

Advertisement
Advertisement

Kamar yadda muka sanar a baya a Naija News Hausa cewa Sarkin Musulumai, Mai Martaba Sultan na Sokoto, Muhammad Sa’ad Abubakar ya bada wasu lambobi da sunaye da za a Kira idan an gana da Fitar Watan Shawwal.

Advertisement

A tabbacin ganawa da watan ne aka sanar a daren jiya Litini da cewa yau ya kama 1 ga Watan Shawwal 1440 AH, wanda ya bayyana cikar rana 29 ga Ramadani, 1440 AH.

Advertisement
Advertisement

A hakan ne muke nuna murna da cikar Azumin Ramadani da kuma kai ga ganin Sallar Eid Al-Fitr ta shekarar 2019.

Advertisement

Babban Addu’ar mu itace, Allah da yasa aka fara azumin da kuma kare ta lafiya ya bamu kwanciyar hankali, zaman lafiya, ci gaban shugabanci da kuma abin biyan bukata dan Adam a kasar Najeriya da duniya gaba daya.

Advertisement
Advertisement

Allah ya sa kuma mu ga badi cikin koshin lafiya, duk abinda kowa ya roka kuma a hidimar Ramadani, Allah ya biya masa bukatun sa.

Advertisement
Advertisement

BARKA DA SALLAH!  BARKA DA SALLAH!!  BARKA DA SALLAH!!!