Connect with us

Labaran Najeriya

Shugaba Buhari ya nada sabon Ciyaman na Hukumar NNPC

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00
Buhari Signing Minimum Wage Bill, Naija News Hausa, Hausa News, Labaran Hausa daga Naija News

A ranar Talata, 25 ga watan Yuni 2019 da ta gabata, Shugaba Muhammadu Buhari a birnin Abuja, ya gabatar da Dakta Thomas John a matsayin sabon Ciyaman na rukunin kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPC).

Naija News Hausa ta gane da hakan ne bisa wata sanarwa da Daraktan kamfanin NNPC, Dakta Maikanti Baru ya rattaba hannu a birnin Abuja ranar Talata.

Ya bayyana da cewa “Mista Thomas zai fara aiki ne a Ofishin sa a gaggauce ba tare da jinkiri ba, har sai an sanya sabon Ministan Man Fetur.”

Ka tuna mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Shugaba Muhammadu Buhari ya nada sabon Darakta na Kamfanin NNPC.

KARANTA WANNAN KUMA; Arewa Ku Manta da zancen neman Shugabanci a 2023 – inji Shehu Sani