Connect with us

Uncategorized

Ganduje yayi nadin sabon Sarauta a Jihar Kano

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Gwamnan Jihar Kano, Gwamna Abdullahi Ganduje ya nada Ali Makoda a matsayin ‘Chief of Staff’ (Babban Jami’in Kadamar da Tsari a Jihar).

A ganewar Naija News Hausa, Makoda a shafin Ilimin Kimiya ya, yana da rikon digiri na B.A. a sashin Library/Political Science, da kuma Postgraduate Diploma in Management da Masters in Business Administration (MBA), daga Makarantar Bayero University, Kano.

Haka kazalika a baya yayi rikon matsayin Kwamishanan Muhali.

An sanar da nadin Makoda ne a wata gabatar wa da aka rattaba hannu da sanar a jagorancin babban sakataren gwamnan Jihar, Abba Anwar, a birnin Kano, yau Alhamis, 27 ga watan Yuni 2019.

Ali Haruna Makoda mutun ne mai daraja ga jiharmu kwarai da gaske. Saboda haka ya kamata a daraja shi da kuma tabbatar da cewa ya kasance a rukunin jagoranci na ta karo biyu a ofishi” inji Ganduje.

KARANTA WANNAN KUMA; Arewa Ku Manta da zancen neman Shugabanci a Shekarar 2023 – inji Shehu Sani