Connect with us

Uncategorized

Gbajabiamila ya gabatar da sabon jagoran babban Rukunin Majalisar Wakilai

Published

on

at

Advertisement

Kakakin yada yawun Majalisar Wakilai, Hon Femi Gbajabiamila ya gabatar da Ado Doguwa, dan majalisa da ke wakilcin Jihar Kano a karkashin Jam’iyyar APC, a matsayin jagoran babban rukunin Majalisar wakilai.

Advertisement
Advertisement

Naija News Hausa ta gane da hakan ne a sanarwan da Gbajabiamila ya bayar a yau Alhamis, 4 ga watan Yuli, anan birnin Abuja.

Advertisement

Haka kazalika aka gabatar da Mista Peter Akpatason, dan Majalisa daga Jihar Edo a karkashin Jam’iyyar APC, a matsayin mataimakin jagoran Majalisar.

Advertisement
Advertisement

Mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya gabatar da sunayen mutane goma shadaya (11) ga Majalisar Wakilan Jihar Kaduna don amince da sanya su a kujerar Ministoci a Jihar.

Advertisement

Kakakin gidan Majalisar, Aminu Shagali ya bayyana sunayan mutanen da El-Rufai ya bayar a Majalisar.

Advertisement
Advertisement

KARANTA WANNAN KUMA; Tasirai da ke cikin ga Anfani da Namijin Goro da baka san da su ba.

Advertisement
Advertisement