Connect with us

Uncategorized

Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Makarfi, ya ratsa tsohon sa

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Allah ya jikan rai! Karshen Rayuwa ta kawo Baban Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna

Naija News Hausa ta sami rahoton cewa Babban Ahmed Makarfi, tsohon gwamnan Jihar Kaduna da kuma tsohon Ciyama na jam’iyyar dimokradiya (PDP) ta jihar, ya mutu.

Bisa sanarwan da masu yada labaran Inside Arewa suka bayar, an bayyana da cewa za a yi hidimar zana’izar tsohon ne a misalin karfe 4:00PM na maraicen yau Talata, 16 ga watan Yuli a bisa dokan Islam.

Allah ya sa ya huta lafiya! Amin.

Ka tuna mun ruwaito a Naija News Hausa a baya da cewa Barayi sun kashe ‘yan Kabu-Kabu biyu a Jihar Kaduna