Connect with us

Uncategorized

‘Yan Sanda sun tari ‘Yan Shi’a a sabuwar Zanga-Zanga da suka kai birnin Abuja a yau

Published

on

at

Advertisement

A yau Litini, 22 ga watan Yuli 2019, ‘yan kungiyar ci gaban musuluncin Najeriya da aka fi sani da ‘yan shi’a sun fada a hannun jami’an tsaro a yayin da suka kai wata sabuwar zanga-zanga a birnin tarayyar Najeriya, Abuja a yau.

Advertisement
Advertisement

Naija News ta fahimta da cewa ‘yan kungiyar sun fada ne Abuja da zanga-zanga da kuma barazana ga Gwamnati da cewa suna a shirye don ci gaba da zanga-zanga har sai an saki shugaban kungiyar su, El-Zakzaky.

Advertisement

A garin hakan ne ‘yan sanda suka saki Tiya Gas da harbin Bindiga don watsar da taron zanga-zangar.

Advertisement
Advertisement

Da jin hakan sai tashin hankali ya kama matafiya da mazaunan shiyar, kowa ya wace a guje.

Advertisement

Kalli kadan daga cikin abin da ya auku a wannan bidiyon da ke a kasa;

Advertisement
Advertisement

Advertisement
Advertisement