Connect with us

Labaran Najeriya

Shugaba Buhari ya Ba da umarnin a dawo da ‘Yan Najeriya Daga kasar South Afirka

Published

on

at

Advertisement

Bayan ganin irin mumunar harin ta’addancin da ‘yan Najeriya suka fuskanta a kasar South Afirka, Shugaba Muhammadu Buhari ya umarci Ministan Harkokin Waje, Geoffrey Onyeama, ya gana da hukumomin kasar kan yadda za a kawo karshen hare-haren ta’addancin da ake kaiwa ‘yan Najeriya.

Advertisement
Advertisement

Shugaban ya kuma amince da dawowa da ‘yan Najeriya da ke son komawa Najeriya daga kasar ta jirgin sama da Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta samar a jagorancin shugaba Muhammadu Buhari.

Advertisement

Naija News Hausa ta kuma samu rahoton cewa Mutum daya ya mutu, wasu biyar kuma suka jikkata a Johannesburg, babban birnin kasar South Afirka, a wani sabon harin ta’addanci na kiyayya da aka yi wa ‘yan Najeriya a kasar.

Advertisement
Advertisement
Advertisement

Bisa rahotannai da aka bayar ta hannun manema labarai, abin ya faru ne a ranar Lahadi, 8 ga Satumbar, bayan da jami’an tsaro suka yi artabu da masu satar kayakin mutane a cikin barkewar sabon rikicin.

Advertisement