Connect with us

Uncategorized

Kotu ta Isar da hukuncin karshe akan zaben Tambuwal

Published

on

at

Advertisement

Kotun daukaka karar zaben Sakkwato a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya ta tabbatar da zaben gwamna Aminu Tambuwal na Jam’iyyar PDP, babbar jam’iyyar adawa a Najeriya.

Advertisement
Advertisement

Naija News ta sanar da fahimtar cewa Kotun daukaka kara a Sakkwato ta gabatar da hukuncin karshen ne game da zaben gwamna na Sakkwato a ranar Laraba, 2 ga Oktoba.

Advertisement

Wannan rahoton ya biyo ne bayan da Kotun ta yi watsi da karar da Ahmed Aliyu da jam’iyyar All Progressives Congress (APC), jam’iyyar da ke mulkin Najeriya suka kalubalanci ayyana Gwamna Tambuwal a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a ranar 9 ga Maris, kamar yadda Hukumar gudanar da Zaben kasa (INEC) ta sanar.

Advertisement
Advertisement
Advertisement

KARANTA WANNAN KUMA; Sanata Kwankwaso ya tallafawa daliban Kano 242 ga zuwa Karatu a Turai.

Advertisement