Connect with us

Labaran Najeriya

Shin Da Gaske ne Shugaba Buhari zai Auri Sadiya Farouk? [Kalli Bidiyo+Hotuna]

Published

on

at

Advertisement

Naija News Hausa tun ranar Alhamis da ta gabata ta ci karo da jita-jitan cewa shugaba Muhammadu Buhari na batun karin aure.

Advertisement
Advertisement

Ka tuna da cewa Uwar gidansa Aisha Buhari ba ta a kasar, tana birnin London bisa rahotannai.

Advertisement

A yau safiyar Jumma’a, 11 ga watan Oktoba 2019, an watsar da hotuna da bidiyo iri-iri akan layin yanar gizo game da zancen cewa lallai shugaba Buhari na batun karin mata mai suna Sadiya Umar Farouq, Ministan Harkokin Agaji ga kasar Najeriya.

Advertisement
Advertisement

Ana cikin hakan ne Naija News Hausa ta gano da wata bidiyo wanda ya nuna inda Aisha Buhari ke fada don an kulle dakinta da ke a Aso Rock, bayan dawowarta daga kasar waje, bisa rahotannai.

Advertisement

Kalli Bidiyon a kasa;

Advertisement

Kalli Hotunan sabuwar Matar da ake zancen Muhammadu Buhari zai Aura a kasa;

Advertisement

Advertisement
Advertisement