Uncategorized
Kannywood: Aisha Humairah tayi bayani akan zargin da ake mata na Damfara
Advertisement
Jaruma a shirin fim na Hausa, Aisha Humairah ta bayyana gaskiya a fili a cikin wata bidiyo da ta rabar a faifan sada zumunta, inda ta yi bayani dan watsi da zargin da ake mata na Damfara.
Advertisement
Advertisement
Aisha ta fada da cewa ta iya gane da cewa wasu na amfani da sunan ta don damfaran al’umma akan layin yanar gizo.
Advertisement
Jarumar ta samu sanin cewa wasu na amfani da sunanta don yaudara da damfarar mutane a shafin ‘Whatsapp, Twitter da Facebook’, ta kuwa bayyana da cewa bata da halaka da wadannan shirin, ta gargadin masoyanta da al’umma da gujewa wannan.
Advertisement
Advertisement
Kalli bidiyon bayanin Aisha Humairah a kasa don samun cikakken bayani;
Advertisement
Advertisement
Advertisement
© 2024 Naija News, a division of Polance Media Inc.