Connect with us

Uncategorized

Kotu Ta Dakatar da ‘Yan Majalisar PDP Biyu a Kaduna, Ta Bada Umarnin Sake Zabe

Published

on

at

Advertisement

Kotun daukaka kara wacce ke zaune a jihar Kaduna ta sallami wasu mambobi biyu a majalisar dokokin jihar Kaduna a ranar Talata.

Advertisement
Advertisement

‘Yan Majalisa biyun suna wakilci yankin Kagarko da Sanga bi ne a majalissar dokokin jihar Kaduna.

Advertisement

Naija News ta fahimci sunan ‘yan majalisa biyun da a kora da, Mista Morondia Tanko mai wakiltar mazabar Kagarko da Malama Confort Amwe na mazabar Sanga duka biyu a dandalin Jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP).

Advertisement
Advertisement

A bayan da Kotun ta koresu ta kuma umarci Hukumar Zabe na Kasa (INEC) da ta gudanar da wani sabon zabe domin tantance wanda zai wakilci mazabar Kagarko da Sanga a cikin majalisun jihar, in ji rahoton NAN.

Advertisement

Naija News Hausa ta ruwaito a baya da cewa Bishop na Zariya Diocese (Anglican Communion), Rt Rev Abiodun Ogunyemi ya yi ikirarin cewa gwamna Nasir el-Rufai na jihar Kaduna ba zai taba ci nasara ga fito takarar shugabancin Najeriya ba.

Advertisement
Advertisement

Bishop din ya bayyana cewa ya fadi hakan ne da yin imanin cewa gwamnan jihar Kaduna ya shirya domin takarar kujerar shugaban kasa a shekarar 2023.

Advertisement
Advertisement