Connect with us

Labaran Najeriya

Shugaba Buhari ya Sanya Hannu a kan Kasafin Kudi na shekarar 2020

Published

on

at

Listen to article
0:00 / 0:00

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, a ranar Talata, 17 ga watan Disamba 2019, ya sanya hannu kan kasafin kudin shekarar 2020 a cikin doka.

Naija News ta samu fahimtar cewa shugaban ya yi rattaba hannu ne ga kasafin kudi Naira miliyan 10.5 a ofishin fadar Shugaban kasa, Abuja.

Sanya hannu kan dokar kasafin kudin ya gudana ne a gaban Mataimakin Shugaban kasa Yemi Osinbajo, Ahmad Lawan, shugaban majalisar dattijai, Femi Gbajabiamila, kakakin majalisar wakilai, a kuma gaban sauran manyan hafsoshin ma’aikatar tarayya. kamar yadda yake kunshe a cikin kudurin da Buhari ya gabatar a ranar 8 ga Oktoba.

Shugaba Muhammadu Buhari ya bada tabbacin sanya hannun a sashin kafafen sadarwa na Twitter da shugaban ke amfani da ita, @MBuhari.

Ga sakon Buhari a kasa a turance;