Tsohon Mataimakin Shugaban kasa, Atiku Abubakar a ranar Lahadin da ta gabata ya bukaci Musulmai da su yi amfani da addini don tabbatar da kauna, kwanciyar...
Bayan yawan gwagwarmaya da jaye-jaye, Kotun karar akan hidimar zaben kasa ta bayyana dagewa da kin bada dama ga dan takaran kujerar shugaban kasa daga jam’iyyar...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar tare da matarsa a yau sun fita don jefa na su kuri’ar ga zaben shugaban kasa...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya shawarci al’ummar kasar Najeriya da fitowa ranar Asabar don zaben dan takaran su. Muna da sani...
Matan dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Jennifer Abubakar ta bayyana ga mata da cewa su zabi mijinta, Alhaji Atiku Abubakar. “Yin hakan zai magance...
Alhaji Atiku Abubakar, dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP ya gabatar da cewa zai magance halin ta’addanci a kasar, musanman a Jihar Zamfara. Muna da...
Matar dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ta roki mata da su goyawa mijinta bayan don cin zaben shugaban kasa ta shekarar...
Mun sanara da safen nan a Naija News cewa dan takaran shugaban kasa daga Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar zai ziyarci Owerri, Jihar Imo a yau 22,...
Dan takarar Shugaban Kasar Najeriya daga Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar da magoya bayansa za su ziyarci Owerri, Jihar Imo a ranar yau 22 ga watan...
Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya wallafa sunayen masu cin hanci da rashawa da shugaba Buhari ke shugabanci da su. Ko...