Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Talata, ya na wata ganawar sirri da shugabannin tsaron kasar da kuma shugabannin hukumomin tsaro. Kamfanin dillancin labarai na Naija...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 24 ga Watan Oktoba, 2019 1. FEC ta Bai wa Ministan Kudi kwanan wata Don aiwatar...
Bayan da aka sanar a yau da tabbacin shiga watan shawwal da kuma tabbacin hidmar Sallar Eid Al Fitr ta shekarar 2019, Naija New Hausa ta...
A ranar Asabar, 23 ga Watan Maris 2019 da ya gabata, Hukumar gudanar da zaben kasa (INEC) ta kadamar da hidimar zaben Gwamnoni da sauran zabanni...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litinin, 25 ga Watan Maris, 2019 1. Hukumar EFCC ta gabatar da neman kamun Ayodele Oke da...
Bayan da hukumar INEC ta gabatar da shugaba Muhammadu Buhari a matsayin mai nasara ga zaben shugaban kasa ta shekarar 2019, Mun gano wata bidiyo da...
A yayin da Hukumar gudanar da zaben kasa ke hadawa da sanar da sakamakon kuri’un jihohi, shugaba Muhammadu Buhari yayi wa dakin kirgan zaben ziyarci ban...
An gano shugaba Muhammadu Buhari a yau misalin karfe 10 na safiya a yayin da shugaba Muhammadu Buhari ya kama hanyar sa da koma birnin Abuja...
Shugabancin kasar Najeriya sun yi wa Saraki Ba’a ga faduwar zaben ranar Asabar. Ayayin da aka sanar da sakamakon zaben Gidan Majalisa jiya, Lahadi 24 ga...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a yau Talata, 10 ga Disamba, 2019, ya bar Najeriya zuwa Aswan, kasar Egypt, don halartar taron Aswan. Kamfanin dillancin labarai na...