Wani tsohon kansila a karamar hukumar Ekiti ta jihar Kwara, Samuel Opeyemi Adeojo, ya fada hannun hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa ta’annati. Hukumar...
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke babban birnin tarayya, Abuja ta nemi Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arziki Ta’annati (EFCC) da ta dakatar da tuhumar...
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta haramtawa dukkanin hukumomin hana cin hanci da rashawa a kasar damar kwace kadarorin jami’an gwamnati da aka gane ko kuma kama da...
Ofishin Hukumar Yaki da Cin Hanci da rashawa da kare tattalin arzikin kasa (EFCC), da ke a Yankin Jihar Sakkwato a ranar Laraba ta aiwatar da...
Hukumar Bincike da Kare Tattalin Arzikin Najeriya (EFCC) ta sanar da kame masu sata a layin yanar gizo da aka fi sani da ‘YAHOO YAHOO’ bakwai...
Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da kare Tattalin Arzikin kasar Najeriya, EFCC sun yi watsi da jita-jitan da ya mamaye layin yanar gizo a...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da cewa Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da kuma Kare Tattalin Arzikin Najeriya (EFCC) ta kame Tsohon Gwamnan...
A ranar Talata da ta gabata, Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa da kuma kare Tattalin Arzikin kasar Najeriya (EFCC) ta Jihar Sokoto sun kame...
Hukumar Bincike ga Tattalin Arzikin Kasa (EFCC) sun kame lauyan dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar. Hukumar sun kame Mista Uyiekpen Giwa...
Kotun Tarayya da ke zaune a Kano ta yi watsi da wata kara da wani lauya a Kano, Bulama Bukarti ya shigar a gabanta na neman...