Kotun koli ta tabbatar da zaben Muhammadu Buhari a matsayin Shugaban kasar Najeriya tare da yin watsi da karar da dan takaran shugaban kasa Atiku Abubakar...
Jam’iyyar APC sun mayar da martani ga Jam’iyyar Adawa (PDP) da Sanata Bukola Saraki akan hidimar zaben shugaban gidan Majalisar Dattijai. Mun ruwaito a baya a...
Jam’iyyar APC sun marabci kimamin shugabanan Fulani 66 da wasu ‘yan Arewa da yawar 1000. Jam’iyyar PDP ta rasa wadannan yawar mambobin ne daga Jihar Sokoto...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya zargi shugaba Muhammadu Buhari da kwaso ‘yan ta’addan kasar Nijar zuwa wajen hidimar neman zaben...
Kakakin yada yawun Jam’iyyar PDP a Jihar Kebbi, Mallam Ibrahim Omie ya bayyana da cewa babu wanda yaji wata mugun rauni sakamakon dakali da ya fadi...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar APC ga tseren zaben shugaban kasa ta shekarar 2019, shugaba Muhammadu Buhari ya yi gabatarwa bayan da hukumar gudanar da...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 14 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Dalilin rushewar Jirgin Farfesa Yemi Osinbajo a Jihar Kogi...