Wata mugun tsawa ta kashe mutane 3 a karamar hukumar Ughelli ta Jihar Delta Naija News ta samu tabbacin hakan ne kamar yadda Kwamishanan ‘yan sandan...
Mun samu sabuwar rahoto yanzunan da cewa wasu Makiyaya sun kashe wani ASP na Jami’an tsaron ‘Yan Sanda a Jihar Delta. Abin ya faru ne a...
Wasu ‘Yan Hari da ake zargi da zaman Fulani Makiyaya sun yi wa kimanin mutane shida rauni a gonakin su a wannan karshen mako da ta...
A daren ranar Asabar da ta gabata, Mahara da Bindiga sun kashe akalla mutane 18 a kauyukan da ke a karamar hukumar Rabah, Jihar Sakwato. Harin...
Wani matashi, barawo ya kai ga karshen sata a yayin da ya fada a hannu mazuana bayan da yayi kokarin sace babur a Niger Delta. An...
Iyalin wasu Fulani da ke zama a kauyan Kaban ta karamar hukumar Igabi a nan Jihar Kaduna, sun yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna a jagorancin...
A wata sanarwa ta yau, Jumma’a, 22 ga watan Maris, an sanar da cewa Gwamnatin Jihar Neja ta kadamar da kashe kudi kimanin naira Biliyan N3.2b...
Mun samu rahoto yanzun nan a Naija News Hausa da cewa wasu ‘yan tada zama tsaye sun haska wuta ga Ofishin Jami’an tsaron ‘yan sanda da...
Tsohon Mataimakin Shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya taya tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki murnar cika shekara 57 da haihuwa. Atiku wanda ya yi amfani...
Kimanin tsofaffin gwamnoni shida na Najeriya da kotu tayi masu shari’a kan cin hanci da rashawa da kuma yanke masu hukuncin shiga jaru. Naija News ta...