Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da shirinta na gina masallacin Juma’a 90 inda al’umma zasu rika yin salla biyar na kowace rana. Hakan ya bayyana ne...
Gwamnan jihar Jigawa, Muhammad Badaru Abubakar ya nada mataimaki na musamman ga kowane daya daga cikin matansa Uku. Naija News Hausa ta fahimta da cewa a...
Ratohon da ke isa ga Naija News Hausa ya bayyana da cewa wasu Mahara da Bindiga sun sace tsohuwar dan Majalisar Wakilai a Jihar Jigawa, Yayaha...
Kimanin mutane Goma-Shatara suka rasa rayukan su a wata hadarin Motar Bus da ya faru a wata shiya ta karamar hukumar Gwaram, a Jihar Jigawa. A...
Hukumar Jami’an tsaron Jihar Jigawa sun gabatar da wani matashi da ya nutsa a ruwa a kauyan Shaiskawa da ke a karamar hukumar Kazaure. “Dan shekara...
Kimanin gidaje 60 suka kone kurmus sakamakon kamun wutar. Dabbobi da kayakin rayuwar al’umma duk ta kame da gobarar wutar. Abin ya faru ne a kauyan...
A ranar Jumma’a da ta gabata, ‘yan hari da makami sun sace wani malamin zabe a Jihar Jigawa. Mista John Kaiwa, Shugaban Ilimin Fasaha na Hidimar...
A matsayin daya daga cikin shirin tallafi na Jihar, Gwamnatin Jihar Jigawa ta rarraba awaki 25,605 ga mata 8,535 a kwanaki hudu da ta gabata. A...
‘Yan sanda a jihar Jigawa sun gano gawar wani mutum dan shekaru 25 da aka bayyana shi da suna Idrith Musa tare da iske an cire...
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq na jihar Kwara, ya nada Miss Joana Nnazua Kolo, mace mai shekaru 26 da haihuwa da ke hidimar bautar kasa (NYSC), a matsayin...