Hatsarin wani kwale kwale ya haifar da mutuwar wasu ‘yan mata shida a karamar hukumar Suru na jihar Kebbi, in ji wata sanarwa da aka bayar...
A ranar Lahadin da ta gabata, Gwamna Atiku Bagudu, gwamnan jihar Kebbi ya yaba wa rukunin kamfanonin Dangote saboda kafa kamfanin sarrafa shinkafa a jihar, yana...
Naija News Hausa ta karbi rahoton wata mata mai suna Auta Dogo Singe, wacce a yanzu haka tana hannun ‘yan sanda, da zargin kashe mijinta, Mista...
Naija News Hausa ta karbi rahoton yadda aka kori wasu ‘yan madigo hudu a makarantar Jami’ar Kebbi state College of Science and Technology. Bisa bayanin Babban...
Wasu ‘yan hari da makami sun harbe matar Ciyaman na karamar hukumar Bunza, dan sanda da kuma memba na kungiyar ‘yan tsaro a garin Zogirma da...
Masu Maganin Kudi sun kashe wata ‘yar yarinya mai shekaru biyar a cikin kauyen Rikoto na karamar hukumar Zuru, a Jihar Kebbi. Yarinyar, kamar yadda iyayenta...
Naija News Hausa ta karbi rahoto cewa wasu ‘yan hari da makami, a daren ranar Litini da ta gabata sun fada kauyan Ilo, a karamar hukumar...
Naija News Hausa ta karbi rahoton cewa Gobarar wuta ya kone wajen kwanan Maza ga ‘yan Makarantan Jami’a ta ‘Kebbi State University of Science and Technology,...
Hukumar gudanar da hidimar zaben kasa ta Jihar Kebbi ta bayar da takardan komawa ga kujerar wakilci ga ‘yan Majalisar Wakilan Jihar. Hukumar tayi hakan ne...
Hukumar gudanar da zaben kasa (INEC), ta gabatar da dan takaran kujerar gidan majalisar jiha daga jam’iyyar APC, Alhaji Umoru Sambawa, a matsayin mai nasara ga...