Naija News Hausa ta karbi rahoron kame wani mutum mai shekaru 42 da haihuwa da aka yi, wanda aka zargeshi da kokarin sayar da dansa mai...
A ranar Laraba, 22 ga watan Mayu da ta gabata, Tsohon Gwamnan Jihar Nasarawa, Gwamna Tanko Al-Makura ya roki sabon Gwamnan Jihar, Abdullahi Sule, da ya...
Jihar Nasarawa ta fuskanci wata sabuwar hari daga ‘yan hari da makami, inda aka kashe kimanin mutane 16 a wajen zanan suna. Gidan yada labaran mu...
‘Yan Hari da makami a Jihar Nasarawa sun hari Suleiman Abubakar, Ciyaman na Hukumar Alkalan kasar Najeriya ta Jihar Nasarawa (NUJ), sun kuma sace matarsa, Yahanasu...
‘Yan Hari da bindiga sun kai wata sabuwa hari a Jihar Nasarawa Kimanin mutane Ukku suka rasa rayukan su a Jihar Nasarawa sakamakon wata sabuwar hari...
Kotun koli, a ranar Laraba, 18 ga watan Disamba 2019 ta amince da zaben Abdullahi Sule a matsayin gwamnan jihar Nasarawa. Kwamitin mutane bakwai karkashin jagorancin...
Hukumar Jami’an tsaron ‘yan Sandan Jihar Nasarawa sun bayyana cewa sun kama mutane 14 da ake zaton su da zaman ‘yan fashin da ke tsoratar da...
Hukumar ‘yan sandan Jihar Kano ta gabatar da mutuwar wasu mutane biyu da Jirgin Kasa ta take a yau. Naija News Hausa ta gane da hakan...
Hukumar Jami’an Tsaro ta Jihar Kwara sun gabatar da cewa wani mutumi da ake dubin shi da tabuwar kwakwalwa, ya kashe daya daga cikin ofisan tsaron...
Jami’an tsaron ‘yan sandan Najeriya ta Jihar Kano, sun gabatar da dalilin da ya sa ba su harbe mataimakin Gwamnan Jihar Kano, Nasiru Yusuf Gawuna da...