Tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar a ranar Asabar da ta gabata ya gana da tsohon gwamnan jihar Legas, Bola Ahmed Tinubu. Ka tuna da cewa...
A ranar Talata (yau), 10 ga watan Disamba 2019, gwamna Abubakar Bello na jihar Neja ya gabatar da kasafin kudi na Naira biliyan N148b na shekarar...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa (NDLEA), Reshen Jihar Neja, ta kama wani mutum daya da ake zargi da daukar nauyin kilogiram 1,072...
Naija News Hausa ta ci karo da Hotunan mummunan lalacewar Kwalejin Ilimin ta Mata na Gwamnati da ke a Agaie a jihar Neja. Hotunan da a...
Naija News Hausa ta karbi rahoton yadda Gobara ta kame ofishin Sakataren dindindin na gidan gwamnatin jihar Neja, sakamakon hadewar wayar wutar lantarki. Rahoto ya bayar...
Rundunar ‘yan sanda reshen jihar Neja ta bayyana yadda suka kama wasu mutane biyu da ake zargi da aikata kisan gilla wanda ya yi sanadiyar mutuwar...
Naija News ta samun tabbacin cewa akalla gidaje 2,667, gonaki, hanyoyi, gadoji ne ambaliyar ruwa ta tsinke da su a kananan hukumomi 17 da na jihar...
Hukumar Jarrabawa ta kasar Najeriya da aka fi sani da NECO, ta ki sakin sakamakon jarabawar watan Mayu da Yuni wanda daliban makarantun gwamnati a jihar...
Rundunar Tsaron ‘yan sanda ta Jihar Neja ta sanar da kama wani mutumi mai tsawon shekarun haifuwa 33 da laifin lalata da Almajirai 32 a wata...
Naija News Hausa ta karbi rahoton mutuwar Mutane goma sha biyar a wani hatsarin jirgin ruwa da ya afku a kan kogin Malale da ke karamar...