Wasu ‘yan hari da makami a daren ranar Lahadi sun kashe a kalla mutane 18 a cikin garin Karaye cikin karamar hukumar Gummi na jihar Zamfara,...
Ofishin Hukumar Yaki da Cin Hanci da rashawa da kare tattalin arzikin kasa (EFCC), da ke a Yankin Jihar Sakkwato a ranar Laraba ta aiwatar da...
Naija News Hausa ta karbi rahoto da cewa Mahara da Makami sun kashe akalla mutane 34 tsakanin kauyan Tungar Kafau da Gidan Wawa da ke a...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta dakatar da Sarkin Maru, Alhaji Abubakar CIKA Ibrahim da wakilin kauyan Kanoma, Alhaji Ahmed Lawal da zargin hada hannun da ‘yan ta’adda...
Jam’iyyar shugabancin kasar Najeriya, APC ta Jihar Zamfara sun kori Sanata Kabiru Garba Marafa da wasu mutane biyu daga Jam’iyyar, akan laifin makirci ga Jam’iyyar. Naija...
Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Matawalle ya sanar da cewa jihar zata fara tsarafa manja a Zamfara. Naija News Hausa ta gane rahoton ne bisa bayanin da...
A yau Jumma’a, 24 ga Watan Mayu 2019, Kotun Koli ta birnin Abuja ta gabatar da tsige dan takaran kujerar Gwamnan Jihar Zamfara daga Jam’iyyar APC...
Rukunin Sojojin Saman Najeriya sun yi sabuwar ganawar wuta da ‘yan ta’adda a Jihar Zamfara Naija News Hausa ta samu rahoto ne da cewa sojojin sun...
Hukumar Gudanar da Zaben Jihar Zamfara (ZASIEC) ta gabatar da ranar da zasu kadamar da zaben Kansilolin Jihar Zamfara. Shugaban Hukumar Zaben Jihar Zamfara, Alhaji Garba Muhammad...
Kungiyar Sarakan Jihar Zamfara sun gabatar da wata zargi da cewa rundunar sojojin sama ta Najeriya sun kure aika bama-bamai ga ‘yan ta’adda. Zargin na cewa...