Tsohon Mataimakin Shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya taya tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki murnar cika shekara 57 da haihuwa. Atiku wanda ya yi amfani...
Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, a yau Laraba, 4 ga watan Disamba 2019, ya rantsar da Sanata Smart Adeyemi don wakiltar mazabar Kogi ta Yamma a...
Majalisar dattijan Najeriya ta tabbatar da nadin Mai shari’a John Tsoho a matsayin Babban Alkalin Kotun Tarayya ta hannun Shugaba Muhammadu Buhari. Tabbatarwar ta biyo ne...
Ka tuna mun ruwaito a Naija News Hausa ‘yan sa’o’i da suka gabata da cewa shugaba Muhammadu Buhari ya mikar da jerin sunayan sanatocin da zasu...
Naija News Hausa ta sami tabbacin cewa shugaba Muhammadu Buhari ya mikar da sunayan Ministocin Next Level ga Majalisar Dattawa, kamar yadda muka sanar ‘yan sa’o’i...
Rikici ya barke a Majalisar dattawan Najeriya a yau Talata, 11 ga watan Disamba lokacin da Sanatoci sukayi cacan baki kan tabbatar da sabbin mambobin Kungiya...
Shugaban majalisar dattijai ta Najeriya, Ahmed Lawan ya ce zauren majalisun dokokin kasar ba za su zartar da dokar yada kalaman kiyayya ba. Wannan zancen ya...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, dangantaka tsakanin shugabancin kasa da majalisar dokoki ta 8 da suka gama shugabanci ba ta zama da kyau ba, kuma...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litini, 30 ga Watan Disamba, 2019 1. Abinda Zai Faru Da Najeriya A Shekarar 2020 Aare Gani...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Asabar, 28 ga Watan Disamba, 2019 1. Boko Haram: Shugaba Buhari Ya Roki ‘Yan Najeriya An yi...