Shugaban majalisar dattijai ta Najeriya, Ahmed Lawan ya ce zauren majalisun dokokin kasar ba za su zartar da dokar yada kalaman kiyayya ba. Wannan zancen ya...
Shugaban Majalisar Dattijai, Dokta Ahmad Lawan, ya ce babu wani wata kari ko albashin boye ga ‘yan majalisar dokokin kasar kamar yadda aka zayyana a wasu...
Sabon shugaban Sanatocin Najeriya da ya lashe zabe a ranar Talata da ta gabata, Sanata Ahmad Lawan, ya buga gaba da bada tabbaci da al’umma da...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, dangantaka tsakanin shugabancin kasa da majalisar dokoki ta 8 da suka gama shugabanci ba ta zama da kyau ba, kuma...
A yau Talata, 7 ga Watan Mayu 2019, Shugaban Hukumar Jami’an Tsaron kasar Najeriya, IGP Mohammed Adamu na ganawa da Majalisar Dattijan Najeriya. Naija News Hausa...
Mun ruwaito a baya a Naija New Hausa, a wata sanarwa da cewa kungiyar ‘Yan Shi’a sun fada wa Ofishin gidan Majalisar Dattijai da Zanga-Zanga da...
Tsohon Shugaban Sanatocin Najeriya, Dakta Bukola Saraki yayi kira ga ‘yan gidan Majalisa da su hada hannu don aiki tare ga ganin cewa sun daukaka kasar...
A yau Laraba, 13 ga watan Maris 2019, Gidan Majalisar Dattijai ta rantsar da sabon sanatan Jihar Kogi, Mista Isaac Mohammed Alfa a matsayin sanatan da...
A ranar Alhamis da ta gabata, Majalisar Dattijai ta Najeriya sun yi alkawarin cewa zasu tattauna da sauran mamban Majalisar da hukumar tsaro don neman a...
A yau Alhamis, 12 ga watan Afrilu 2019, Shugabancin Gidan Majalisar Tarayyar kasar Najeriya ta bayyana kasafin kudin gidan Majalisar ta shekarar 2019. Naija News Hausa...