Mallaman Makarantar Fasaha ta Rufus Giwa (Polytechnic) da ke a Owo, Jihar Ondo, a yau sun kafa kai ga yajin aiki mara ranar karshewa. Naija News...
Naija News Hausa a sashen mu ta Nishadi mun ruwaito da Tarihi da Takaitaccen Labarin ‘yan shirin fim a Kannywood da dama cikin ‘yan watanni da...
Wani Jami’in Sojan Najeriya ya rasa ransa a wata Bam da ‘yann ta’adda suka haka a Chibok. A ranar Alhamis da ta gabata, wata rukunin darukan...
Sojojin Najeriya sun kame wani Sojan Karya Wani matashi da ya saba zaluntar mutane a sunan cewa shi soja ne ya fada a hannun Sojojin Gaske...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Laraba, 19 ga Watan Yuni, 2019 1. Buhari ya rattaba hannu sake tsarafa makarantan Fasaha Shugaba Muhammadu...
Wannan shine takaitaccen Labarin Shararriyar ‘yar shirin fim na Kannywood, Rahama Sadau A yau 6 ga Watan Maris, shekara ta 2019, Naija News Hausa na murnan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 20 ga Watan Yuni, 2019 1. Buhari yayi bayani game da harin ‘yan ta’adda a Taraba...
Hukumar kadamarwa ta makarantar Jami’ar Adamawa State Polytechnic Yola sun karyace zancen da ya mamaye layin yanar gizo, musanman wada aka sanar a gidan labaran National...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Talata, 7 ga Watan Mayu, 2019 1. Shugaban Hukumar UNGA ta ziyarci kasar Najeriya Shugaban Majalisar Dinkin...
Mun ruwaito ‘yan lokatai da suka shige da cewa Shugaba Muhammadu Buhari na zaman tattaunawa da Kungiyar Addinin Kirista (CAN) a birnin Abuja a yau Jumma’a...