Mai Martaba Sultan Na Sakkwato, kuma Shugaban Majalisar koli kan harkokin Musulunci a Najeriya, Alhaji Sa’ad Abubakar, ya gargadi shugabanni kan duk wani yunkurin rashin biyayya...
Mataimakin shugaban kasa, Yemi Osinbajo ya mayar da martani game da batancin da aka yi a babbar kotun tarayya a Abuja, a kokarin sake kama Omoyele...
Bayan ‘yan Sa’o’i da kotu ta bayar da umarni ga hukumar DSS da su saki Omoyele Sowore da abokinsa Bakare, jami’an DSS sun sake yunkurin neman...
Bayanai da ke isa ga Naija News a yau safiyar Juma’a ya nuna da cewa jami’an ma’aikatar tsaro ta DSS sun yi kokarin sake kama Omoyele...
A Karshe dai, Ma’aikatar hukumar tsaron Jiha ta Kasa (DSS) ta saki Omoyele Sowore, dan jaridan Sahara Reporters, da kuma jagoran zanga-zangar neman juyin juya hali, wadda...
Kungiyar Amnesty International a wata sanarwa ta zargi gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari da yin amfani da jami’an tsaro da kuma bangaren shari’a don tsananta wa ‘yan...
Naija News ta ruwaito a Manyan Labaran Jaridun Najeriya ta ranar Laraba da cewa Ma’aikatar hukumar tsaron kasa (DSS) sun harba tiyagas da bindiga don tarwatsa...
Omoyele Sowore, mai gabatar da zanga-zangar #RevolutionNow da kuma jagoran Kanfanin Dilancin yada Labarai ta Sahara Reporters, ya bayyana cewa ba a ba shi izinin amfani...
Jam’iyyar Siyasa ta African Action Congress (AAC) sun gabatar da dakatar da Omoyele Sowore a matsayin Ciyaman na Tarayyar Jam’iyyar, hade da wasu kuma daga Jam’iyyar....
Dan takaran Shugaban kasa na Jam’iyyar (ANN), Mista Fela Durotoye ya gabatar da farin cikin shi game da matakin da ‘yar takarar kujerar shugaban kasa na...