Shugaba Muhammadu Buhari ya yabi hukumar tafiyar da hidimar zabe ta Najeriya (INEC) don gudanar da aikin su da kyau duk da matsaloli da aka fuskanta...
Ma’aikatan Hukumar Yaki da Gobarar Wuta na Najeriya (Fire Service), sun ribato ran wasu kananan yara shidda da yashi ya rufe da su a kauyan Kuka...
Hukumar Gudanar da Hidimar Zaben Kasar Najeriya (INEC), ta gabatar da daga ranar yin zaben Gwamnoni ta Jihar Kogi da Jihar Bayelsa zuwa gaba. Naija News...
Hukumar Shari’ar Musulunci (HISBAH) ta Jihar Kano sun gabatar da kame mutane 80 a Jihar da zargin cin abinci a Fili, a yayin dan sauran ‘yan...
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, dangantaka tsakanin shugabancin kasa da majalisar dokoki ta 8 da suka gama shugabanci ba ta zama da kyau ba, kuma...
Naija News Hausa ta gane da hotunan wasu ‘yan Sandan kasar Qatar da ke raba wa direbobi da ke bin kan hanyar da suke tsaro abincin...
Yau ya kama rana ta biyu da fara hidimar Azumin Ramadan ta shekarar 2019. Gidan labaran nan tamu sa ruwaito a baya da Ire-Iren ‘Ya’yan Itacen...
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika da gaisuwa ga ‘yan Najeriya, musanman ga Musulmai, yayin da aka fara azumin watan Ramadan. Naija News Hausa ta samu tabbacin...
Dan takarar shugaban kasa ga zaben shugaban kasa na shekara ta 2019 daga Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya bukaci Musulmai a kasar Najeriya da su yi...
A wata gabatarwa ta maraicen ranar Lahadi, 5 ga watan Mayu da ta gabata Jihar Sokoto, Mai Martaba, Sultan na Sokoto, Sa’ad Abubakar III ya gargadi...