Gwamna Jihar Kogi, Yahaya Bello ya karyata rahoton da ke cewa ana bin sa bashin albashin ma’aikata a Jihar, ya lura cewa irin wannan rahoton karya...
Bayan jayayya da jita-jita hade da barazanar Ma’aikatan kasa game da kankanin albashi na naira dubu 30,000 da gidan Majalisai suka gabatar a baya, kamar yadda...
Bayan tattaunawa da gwagwarmaya tsakanin Kungiyar Ma’aikatan Kasar Najeriya da Gwamnatin Tarayya hade da Gwmanonin Jiha akan karin sabon albashi mafi kananci ga ma’aikata, Gwamnatin tarayya...
Bayan tattaunawa da gwagwarmaya tsakanin Kungiyar Ma’aikata da Gwamnatin tarraya hade da wasu hukumomi da ke kasar, Shugaba Muhammadu Buhari ya sanya Mista Bismarck Rewane wani...
Bayan ‘yan kwanaki kadan da ma’aikata ke kukan cewa ba a biya su albashin watan Maris ba, a halin yanzu mun sami tabbaci a Naija News...
Ministan ba da agaji, kula da bala’i da ci gaban al’umma, Sadiya Umar Farouq ta bayar da bayani kan dalilin da ya sa har yanzu ba...
Ministan kwadago da daukar Ma’aikata a kasar Najeriya, Mista Chris Ngige, ya bayyana shirin gwamnatin tarayya na duba albashin ma’aikatan siyasa a kasar hade da ta...
Hadadiyar Hukumar Ma’aikatan Najeriya da hadayar kungiyoyi takwas, sun hade da barazanar fara Yajin Aiki akan jinkirtan Gwamnatin Tarayyar kasar Najeriya wajen biyan kankanin albashin ma’aikata....
Gwamnatin Tarayyar kasar Najeriya ta Gabatar da ranar Laraba, 1 ga watan Mayu a matsayin ranar Hutu don bikin Ranar Ma’aikatan Kasa ta shekarar 2019. Naija...
Gwamnatin Jihar Neja ta bayyana da cewa ba zata dakatar da ma’aikatan Jihar ba don matsalar biyan kankanin albashin ma’aikata na naira dubu 30,000 da gwamnatin...