Naija News Hausa ta ruwaito a baya da cewa Kotun daukaka da sauraron karar zaben shugaban kasa da ke a birnin Tarayya, Abuja, a yau Laraba,...
Dan takaran kujerar shugaban kasa daga jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya gabatar da sakamakon kuri’un zaben shugaban kasa kamar yadda take a kwanfutan hukumar gudanar da...
A karshe, hukumar gudanar da hidimar zaben kasa ta sanar da sakamakon kuri’ar zaben shugaban kasa Bayan gwagwarmaya da jaye-jaye, hukumar INEC ta kai ga karshe...
Jam’iyyar PDP ta Jihar Kano sun bayyana rashin amincewarsu da sakamakon zaben shugaban kasa ta bana A yayin da hukumar INEC suka sanar da sakamakon kuri’ar...
Hukumar zaben kasa, INEC ta gama gabatar da sakamakon zaben shugaban kasa ta Jihar Neja. Ga rahoton a kasa, kamar haka; Kimanin mutane suka yi rajista:...
A halin yanzu, hukumar INEC ta samu gabatar da rahoton zaben jihohi goma shabiyu, za a ci gaba da sauran Jihohi a yau misalin karfe 10...
Bayan shirye-shirye da gwagwarmaya akan zaben shekara ta 2019 da aka sanar da farawa a yau 16 ga Watan Fabrairu, Hukumar INEC da sassafen nan ta...
Sanannen marubuci, Farfesa Wole Soyinka ya gabatar da ra’ayin sa ga shugabancin Najeriya Farfesan ya bayyana da cewa ba zai mara wa dan takaran shugaban kasa...
Dan takaran shugaban kasa daga jam’iyyar PDP a zaben 2019, Alhaji Atiku Abubakar, ya bukaci kotun kara da gabatar da shi a matsayin shugaban kasan Najeriya...
A ranar Lahadi, 17 ga watan Maris da ta gabata, shugabancin kasa ta mayar da martani game da zancen cewa watakila shugaba Muhammadu Buhari zai taimakawa...