‘Yan tada zama tsaye a Jihar Ogun sun yi wa Jam’iyyar APC jifa da dutse a wajen ralin neman zabe da shugaba Muhammadu Buhari ya je...
A jiya Litnin 11 ga Watan Fabrairun, shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci Jihar Ogun don gudanar da hidimar neman sake zabe. Abin takaici, An yi wa...
Yau saura kwanaki 6 ga zaben shugaban kasa, Shugaba Muhammadu Buhari ya ziyarci Jihar Kwara don gudanar da hidimar yakin neman zaben, 2019. Muna da sani...
Rundunar Sojojin Najeriya da ke tsaro a yankin Madagali sun yi ganawar wuta da ‘yan ta’addan Boko Haram a yankin Madagali ta Jihar Adamawa har sojojin...
Hukumar DSS, a ranar Asabar da ta gabata, sun kame kakakin yada yawun Jam’iyyar PDP ga lamarin zaben Jiha, Ben Bako. Hukumar sun kame Bako ne...
Dan takaran tseren kujerar shugaban kasar Najeriya na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya kai ziyarar hidimar yakin neman zabe a Jihar Kano makon da ta gabata....
Shugaba Muhammadu Buhari ya aika sakon ta’aziyya ga Iyalan Mutanen da suka mutu a wajen hidimar ralin neman sake zabe na shugaban kasa da Jam’iyyar APC...
Dan takaran shugaban kasa na Jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar, a ranar Lahadi da ta gabata, ya ziyarci Sarki Sanusi Muhammad II, Sarkin Kano a fadar sa....
Hakilu Saidu, wani manomi mai shekaru 30 da ke zama a wata kauye mai suna Yankara, a karamar Hukumar Faskari ta Jihar Katsina ya kashe wata...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Litinin, 11 ga Watan Fabrairun, 2019 1. Jam’iyyar PDP na zargin Jam’iyyar APC da shirin makirci...