Yan Kungiyar HISBA a Jihar Kano sun kama wasu ‘Yan Mata Goma sha daya 11 da zargin shirin yin aure na jinsi daya, watau Mace-da-Mace. Wannan...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Jumma’a, 21 ga Watan Shabiyu, 2018 1. Dakatar da shugaban kwamitin bincike, Okoi Obono-Obla- Yan Majalisa su...
An kame wani mai suna Umar wanda ‘Yan Sanda suka zarge shi a matsayin babban kwamandan Boko Haram a jiya a garin Legas Abdulmalik Umar, wani ...
Farfesa Ishaq Oloyede, Shugaban Hadadiyar Jarabawa ta Jakadanci (JAMB) ya bayyana cewa za a fitar da Fam na rajista don Jarabawan (JAMB/UTME) da aka saba yi...
A kashin gaskiya so ta kwarai Shugaba Muhammadu Buhari ke da shi ga yan Najeriya gaba daya Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osibanjo ya bayyana Shugaban kasar...
Bayani da ga wani dan Majalisar Wakilai a kan dalilin da ya sa suka wa shugaba Buhari tsuwa Daya cikin yan Majalisar wakilai mai suna Kingsley...
Gwamnan Jihar Neja, Alhaji Abubakar Sani-Bello ya sanya hannu ga dokar kasafin kudi ta shekarar 2019, a Fadar Gwamnatin, Minna babban birnin jihar, a ranar Laraba...
Wadannan ne Manyan Labarai ta Jaridun Najeriya a yau Alhamis, 20 ga Watan Shabiyu, 2018 1. Shugaba Buhari ya gabatar da kasafin kudin shekara ta 2019...
Buba Marwa, tsohon shugaban sojoji na Jihar Legas ya jagoranci Kwamitin Shawarar Shugaban kasa kan kawar da miyagun kwayoyi, an yi wannan ganuwa ne a Jihar...
Jami’an Sojojin Najeriya sun kame wasu yan Mata biyu da suka yi kokarin shiga yankin Sojojin don kai masu hari Wasu yan mata biyu da ake...