Uncategorized 7 years ago DSS sun kame Ben Bako, Mai yada labarai ga Jam’iyyar PDP ga lamarin zabe a Jihar Kaduna Hukumar DSS, a ranar Asabar da ta gabata, sun kame kakakin yada yawun Jam’iyyar PDP ga lamarin zaben Jiha, Ben Bako. Hukumar...