Wasu ‘Yan Hari da Bindiga da ba a sani ba sun sace mallaman babban makarantar Jami’a biyu (2) ta Bowen University da ke a garin Iwo, a Jihar...
‘Yan ta’addan Boko Haram sun kai wata sabuwar hari a karamar hukumar Madagali ta Jihar Adamawa a daren ranar Litinin da ta gabata. Sun fada wa...