Fitaccen babban dan damben Anthony Joshua zai gabatar da belitinsa ga Shugaba Muhammadu Buhari, mataimakin shugaban kasa a lamarin sanarwar ne ya bayyana hakan a ranar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya mika sunayen sabbin Shugabannai da membobin Hukumar Kula da Aikin Hajji ta kasa (NAHCON) ga Shugaban Majalisar Dattawa don tabbatarwa. Hakan...